HomeAhlul Baiti HASKE DAGA MAGANGANUN AHLUL BAITI (AS) Massnoor Media Services April 01, 2025 0 Imam Hussain (AS) ya ce ya ji kakan Shi manzon Allah (SAW) yana cewa: Ka yarda da rabon da Allah yayi ma (bayin shi na arziki) sai kazama mafi wadatan mutane (daga cikin bayin shi).Abu Karimat Sambo You Might Like View all
Post a Comment