Fagen Tableegi Daga Daliban Ilimi

Wasu daga cikin daliban kwalejin ilimin addinin musulunci (College Of Islamic Knowledge) dake karbala kasar Iraki sun shiga fagen yin tabligi domin isar da sakon ilimin addinin musulunci a faruwan su bayan bada hutun watan ramadan da kwalejin ilimin sukaba daliban.


Post a Comment

Previous Post Next Post