HomeAhlul Baiti HASKE DAGA MAGANGANUN AHLUL BAITI (AS) Gwagwarmaya August 01, 2025 0 Abu Ja’afar (a.s) ya ce: Da mutane sun san falalar ziyarar Husaini (a.s) da sun mutu da buri, ( suna son su ziyarce shi), kuma da sunyi nadama kawukan su na asara.( idan basu ziyarce shi ba).- Abu Karimat Sambo You Might Like View all
Post a Comment